Friday, November 4, 2022

Abba Ganduje ya Siyawa mutanen kaburma maƙabarta.

 E


ngr Abba Ya Siyawa  Al'ummar Garin Kaburma Makabarta Ta Zun Zurutun Kuɗi Naira Duba Ɗari Takwas 800,000 dake Mazaɓar Tumfafi Karamar Hukumar Dawakin Tofa

Abba Ganduje Ya Saya Musu Filin Ne saboda Maƙabartar Dake Wanna gari Ta Cika.

Tun da Fari dai mutanen Wannan Gari Sune suka Mika Kokensu Na Bukatar Saya Musu Wannan Makabarta Nan Take Ɗan Takarar Ya Tura Wakilai Domin Duba Inda In Suke Bukatar A Saya Musu Sannan Kuma Ya Bada Wannan Kuɗi Domin A Biya Wannan Makabarta.

Al'ummar Gari Sunyi Masa Godiya Da Fatan Alhairi Da Fatan Dacewa Da Abunda Aka Saka Gaba.

Engr Ya Samu Wakilcin Ado Abdu Yunfuwa Da Alh Yahaya Usman Tumfafi CPC Chiarman Dawakin Isa Musa Namaradu Comr Rabiu Abubakar Tumfafi Da Sauran Al'Umma Baki Ɗaya.

No comments:

Post a Comment